Majalisar dattawan Najeriya
An shiga ɗimuwa bayan babban rashi na mutuwar wani babban jami'an hukumar Kwastam, Essien Etop Andrew cikin Majalisar Tarayya a Abuja yayin amsa tambayoyi.
Wasu takardu da aka gani sun nuna cewa gwamnatin tarayya a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ba ta ciyo bashin N30tr ba a CBN.
Kotu ta sallami shari'ar da ake yi tsakanin gwamnatin tarayya da sanata mai wakiltar Bayelsa ta tsakiya, Benson Konbowei kan amfani da takardun NYSC na bogi.
Wasu daga 'yan majalisar kasar nan sun rubuta zungureriyar wasika ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da su na neman ya saki shugaban IPOB Nnamdi Kanu.
Cikin tsananin alhini muke sanar da rasuwar Alhaji Tijjani Muhammad, mahaifin Sanata mai wakiltar Borno ta Arewa, Mohammed Tahir Monguno. Tuni aka yi masa sutura.
Shugaban Majalisar Dattawa a Najeriya, Godswill Akpabio ya ce da tun farko da sabon taken kasar ake amfani da ya dakile matsalar tsaro da ake fama da shi.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jajantawa tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki kan rasuwar mahaifiyarsa a jiya Talata.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodwill Akpabio ya bayyana cewa an zabi dalibai sama da 30,000 domin samun lamunin karatun NELFUND da Bola Tinubu ya kawo.
Madam Florence Morenike Saraki, mahaifiyar tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ta rigamu gidan gaskiya. An ruwaito ta rasu tana da shekaru 88.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari