Majalisar dattawan Najeriya
Kungiya a Arewacin Najeriya, Arewa Youths for Peaceful Coexistence ta yi magana kan rigimar da ke tsakanin Nyesom Wike da Sanata Ireti Kingibe a Abuja.
Sanata mai wakiltar Ondo ta kudu, Jimoh Ibrahim, ya ce yana da manhaja a wayarsa da ke gano adadin bindigogin da ke cikin zauren majalisar dattawa a kullum.
Majalisar Dattawa ta ankarar da yan kasar nan cewa an shigo da wani nau'in gurbataccen man fetur da kuma dizel cikin kasar nan wanda zai iya jawo matsaloli.
Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta barranta kanta da Rabiu Kwankwaso kan zargin rubuta wata takarda ga ƴan Majalisunta kan rigimar sarauta domin caccakar Bola Tinubu.
Majalisar dattijan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sauya salon tunkarar ƴan tada kayar baya domin magance hare-hare irin wanda aka kai Gwoza a Borno.
Sanatoci daga Kudu maso gabashin kasar nan sun gana da babban lauyan kasa kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi SAN kan batun sakin Nnamdi Kanu daga kurkuku.
Mutanen Abuja sun shiga zullumi lokacin da gidan tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okoracha ya ruguje. Gidan mai hawa biyar. Anceto mutane uku daga baraguzan.
Majalisar wakilai ta umarci kwamitinta na cimaka, samar da abinci, harkokin noma, kwalejojin noma da cibiyoyin noma da na kudi, kan wani muhimmin batu.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi karatu na biyu ga kudurin da zai ba yan kasashen waje damar mallakar katin shaidar zama dan kasa idan suka zauna a Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari