Majalisar dattawan Najeriya
Tsohuwar hadimar shugaban kasa, Sanata Florence Ita-Giwa ta ce matan da suka zama sanatoci ba za a iya cin zarafinsu ba, tana sukar ikirarin Sanata Natasha.
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jimkuta ya nuna ɓacin ransa kan hana jirgin saman da ya ɗauko sanatocin da ya gayyata sauka. Taraba, ya ce duk siyasa ce.
Majalisa ta yi barazanar daukan matakai kan kamfanonin da gwamnatin tarayya bashin Naira tiriliyan 9.4 da suka ki gurfana. Za a yi aiki da kudin a kasafin 2025.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da ci mata zarafi.
Sanata Orji Uzor Kalu ya bayyana cewa ya kamata a samar da jiha ta shida a yankin Kudu maso Gabas domin ya kamo mafi yawan shiyyoyin Najeriya ban da Arewa ta Yamma.
Mata da dama a Najeriya su kan yi korafin cewa manyansu sun nemi lalata da su a wajen aiki, yayin da ake gudanar da bincike, sannan a wanke mazan da ake zargi.
'Yan siyasar Arewa sun bukaci Akpabio ya yi murabus daga shugaban majalisar dattawa bayan Sanata Natasha ta zarge shi da yunkurin yin lalata da ita.
Dan majalisar dokokin Kano mai wakiltar mazabar Rano, brahim Muhammad (NNPP-Rano) ya bayyana takaicin yadda shugaban karamar hukumarsa ya rushe shaguna 500.
Shugaban majalisar dattawa, Godwill Akpabio ya sha alwashin shirya gangami na musamman domin tarbar Gwamna Otti idan ya amince zai ka jam'iyyar APC.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari