Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da Bola Ahmed Tinubu ya shiga batun Natasha da Akpabio.
Bayan zargin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan Godswill Akpabio, matar tsohon gwamnan, Ekaette Akpabio ta yi barazanar ɗaukar matakin kotu kan zarginta.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya musanta zargin da Sanata Natasha ta masa cewa ya nemi yin lalata da ita domin goyon bayan kudrinta.
Bayan zarge-zargen Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, Sanata Ireti Kingibe da ke wakiltar Abuja ta yi magana kan zargi game da lalata da ake yi kan Godswill Akpabio.
Bayan zargin Godswill Akpabio da neman lalata da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an tuno yadda tsohuwar shugabar NDDC, Joy Nunieh ta yi wannan zargi a 2020.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, da yunkurin yin lalata da ita. 'Yar majalisar ta ce tana da hujjoji.
Rikicin majalisar dokokin jihar Legas ya dauki zafi bayan shugaban da aka tsige, Rt. Hon. Mudashiru Obasa ya shige ofishin sabuwar shugabar, Mojisola Meranda.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta shirya fede biri har wutsiya a takaddama da Godswill Akpabio.
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Danjuma Goje ya raba keken dinki da Naira miliyan 14 ga mutane 700 a mazabarsa ta Gombe ta Tsakiya a ranar Laraba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari