Majalisar dattawan Najeriya
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta tabo batun yunkurin yi mata kiranye daga majalisar dattawa. Ta ce ba zai yi tasiri ba.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson ya ce zai hada gangami a majalisa domin hana amincewa da bukatar Bola Tinubu ta dakatar da gwamna Fubara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na fuskantar jan aiki domin samun kason da ake so a majalisa wajen amincewa da dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers.
Kotun tarayya a Abuja ta soke hukuncin hana majalisar dattawa dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da ta yi a baya. Kotun za ta cigaba da sauraron shari'ar
Kujerar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta fara fuskantar barazana a majalisa. Mutanen mazabarta sun fara yunkurin yi mata kiranye domin ta baro majalisa.
'Yan majalisar dokokin jihar Kaduna sun bayyana rashin jin dadinsu bayan tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i ya kira su da jahilai, marasa ilimi.
'Yan majalisar wakilai sun yi cacar baki yayin da za su fara muhawara kamn maganar dakatar da gwamna Simi Fubara da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reuben Abati ya bayyana fatan majalisar kasar nan za ta iya tsige Bola Ahmed Tinubu daga kujerarsa saboda karya dokar kasa.
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa ta na da masaniya a kan matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na dakatar da gwamnatin Ribas.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari