Majalisar dattawan Najeriya
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya caccaki Shugaban Amurka Donald Trump bisa kalamansa kan Najeriya, yana mai cewa sun sabawa dokokin duniya.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da nadin Kingsley Udeh (SAN) a matsayin sabon minista bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura mata wasika.
Majalisar dattawa ta yi karatu na biyu ga kudirin neman fara aiki da motoci masu aiki da wutar lantarki. Sanatoci sun ce ba za a bar Najeriya a baya ba.
Kwamitin da majalisar dattawa ta kafa don binciken satar mai ya fara gabatar da bincikensa. Kwamitin ya bayyana cewa an yi sama da fadi da biyiyoyin kudade.
A wata sabuwar bankada, Sanata Ali Ndume ya ce idan mutum yana son ya gana da Shugaba Bola Tinubu, to sai ya biya wasu jami'an fadar shugaban kasa cin hanci.
Majalisar dattawan Najeriya ta dakatar da shirin tantance sabon ministan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta yi hakan ne saboda rashin kawo wani abu.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dattawa tana shirin ganawa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu a kan kalaman da Donald Trump ya yi na kawo hari Najeriya.
Majalisar dattawa ta kaddamar da binciken jiragen kasa da aka samar a lokacin shugaba Muhammadu Buhari. Za a binciki yadda aka kashe kudin jiragen kasan.
Rigima ta tashi a majalisar dattawa yayin da Jibrin Barau ya kalubalanci Akpabio kan zargin Trump cewa Najeriya tana kisan Kiristoci, ya ce “Ba na tsoron Trump.”
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari