Majalisar dattawan Najeriya
A kwanakin nan, kwamitin majalisar tarayya ta amince da kirkirar sababbin jihohi a kasar wanda wasu masana ke ganin zai kawo sauyi da kuma ci gaba.
Sanata Sunday Katung mai wakiltar Kaduna ta Kudu ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa APC, ya yana wa Gwamna Uba Sani da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa masana sun fara bayyana damuwa bayan jam'iyya mai mulki ta APC ta yi kaka-gida a majalisun wakilai da na dattawan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa ta gayyaci Sanata Godswill Akpabio zuwa kaddamar da aiki ne saboda bin doka.
Ana hasashen wasu sanatoci na majalisar dattawa za su gwada sa'arsu wajen fitowa takarar gwamna a jihohinsu a zaben 2027. Daga cikinsu akwai Barau Jibrin.
Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya rattaba hannu kan dojar kafa sababbin kananan hukumomi 29, an tura sunayensu ga Majalisar Tarayya don amincewa.
Sanatan Bayelsa ta Gabas, Benson Agadaga ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance a zaman Majalisar Dattawa na yau Laraba.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya yi tsokaci kan dalilin da ya sa mata ba sa iya samun kujerun siyasa sosai a kasar nan.
Majalisar dattawa ta kammala aikin tantance sababbin hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta amince da nadin da aka yi musu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari