Majalisar dattawan Najeriya
Jam’iyyar APC ta dauki hanyar rasa mafi rinjayen kujerunta a majalisar dattawa yayin da kotun zabe ta fara yi wa sanatocinta dauki daidai cikin kwana 100.
Wasu sun ce akwai wanda ke biyan kudi domin Tajudden Abbas ya rasa kujerarsa. A wani jawabi da aka alakanta da Kungiyar CAPW, an zargi Nkeiruka Onyejeocha da hakan.
Tsohon gwamnan jihar Abiya kuma sanata wakiltar Abia ta arewa, Sanata Orji Uzo Kalu, ya samu nasara yayin da Kotun zabe ta yanke hukunci ranar Talata.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe mai zamanta a birnin Makurdi na jihar Benue ra tabbatar da nasarar sanatan Benue ta Kudu, Sanata Abba Moro na jam'iyyar PDP.
A rahoton nan, mun tattako maku sunayen wadanda kotu ta raba da kujerunsu sun hada da Sanatoci da wasu daga cikin ‘yan majalisar wakilan tarayya.
Kotunan da ke sauraron korafin zabe sun soke nasarar da Seyi Sowunmi ya samu a Legas, saboda rashin rajista a jam'iyya, LP ta rasa was 'yan majalisunta a kotu.
Kotun sauraron kararrakin zaben mambobin majalisun tarayya NASS mai zama a Makurɗi ta kwace kujerar Sanatan APC a jihar Benue, ta baiwa ɗan takara a inuwar PDP.
Jam’iyyar NNPP ta tsira da kujerar Sagir Kogi mai wakiltar birnin Kano. APC ta gabatar da takardun da ba su da alaka ta kusa ko ta nesa da shari’ar da ake yi.
Za a ji Sanatocin da APC ta rasa a Majalisar Dattawa a sakamakon shari’ar zaben 2023. Natasha Akpoti-Uduaghan ta karbe wurin Sanata Abubakar Sadiku-Ohere a Kogi
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari