Majalisar dattawan Najeriya
An fahimci Majalisar Dattawa na neman maida N-Power da sauran tsare-tsaren NSIP karkashin Bola Tinubu. N-Power, GEEP, CCT, NHGSFP za su bar karkashin Minista.
Rigima ta kaure bayan Majalisar dattawa ta tantance wadanda za su zama shugabanni a hukumar Neja-Delta, Majalisar wakilai ta ce ba za ta sabu ba tun da an saba doka.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kogi da zaa yi a ranar 11 ga watan Nuwamba, Dino Melaye, ya gamu da cikas yayinda jiga-jigan jam'iyyar suka koma APC.
Sanatan Najeriya ya bayyana abin da ya hango game da abubuwan da shugabancin Tinubu suka kunsa a yanzu da kuma abin da za a saka a nan gaba idan an dace.
Ƙungiyar SERAP ta maka shugaban majalisar dattawa, sanata Godswill Akpabio, da wasu sanatoci ƙara a gaban kotun bisa karɓar albashi da kuɗaɗen fansho.
Ministan ayyuka David Nweze Umahi da ministan harkokin ƴan sanda, Ibrahim Geidam na cigaba da karɓar albashi a matsayin sanatoci bayan sun ƙi yin murabus.
Sanata a jihar Benue, Titus Zam ya bayyana damuwarsa kan sansanin 'yan gudun hijira a jihar inda ya ce a yanzu haka iyayensa su na can cikin kuncin rayuwa.
Biyo bayan kudirin da Sanata Yar'adua ya gabatar a majalisar dattijai, ta amince zata gayyaci manyan hafsoshin tsaro kan sace-sace ɗaiban jami'a a ƙasar nan.
An samu tashin hankali a ranar Laraba, 4 ga watan Oktoba a majalisar dattawa bayan ministan Tinubu ya suma lokacin tantance shi sannan ɗan jarida ya rasu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari