Majalisar dattawan Najeriya
Manyan hafsoshin tsaro da sufeto janar na ‘yan sanda (IGP), Kayode Egbetokun, sun bayyana gaban majalisar wakilan tarayyar Najeriya don tattaunawa kan matsalar tsaro
'Yan Najeriya sun soki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas kan ware makudan kudade har biliyan 3.75 don siyan turare da kuma fanka a ofishin mataimakinsa.
Rahoto ya bayyana yadda ma'aikatan majalisar dokokin Najeriya ke bin bashin kudin albashin da ya kai na watanni 15 a shekarun da suka yi suna aiki a kasar nan.
Mun kawo gajeren tarihin Ahmed Usman Ododo da ya ci zaben gwamnan jihar Kogi. Ododo ya fito daga karamar hukumar Okene ne, saboda haka ya na cikin kabilar Ebira.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka ya garzaya kotu don kalubalantar sakamakon zaben gwamna a jihar Kogi da aka gudanar a ranar Asabar.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta mika satifiket ga sabon zababben gwamnan jihar Kogi, Alhaji Usman Ododo a yau Juma'a 17 ga watan Nuwamba a birnin Lokoja.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce, ya kamata dalibai su zama shuwagabanni masu hangen nesa, ta hanyar kauracewa shan sigari ko kuma kurbar barasa.
Bayan karɓan sako daga shugaban ƙasa, Bola Tinubu, majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Aminu Maida a matsayin sabon shugaban hukumar NCC.
Darektan yakin neman zaben ‘dan takaran APC ya zargi Dino Melaye da yi wa INEC kutse, bayan ya zo na 3 a zaben Gwamna, APC ta ce a gaggauta kama Dino Melaye
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari