Majalisar dattawan Najeriya
Sarakuna daga kananan hukumomi uku sun tube Sanata Ifeanyi Ubah daga sarautar da suka nada shi yayin da Gwamnan jihar, Charles Soludo ya yaba musu.
Ministan ayyuka zai kashe sama da N1.03tr a maimakon N657bn da Bola Tinubu ya gabatar a kundin kasafi. Za a ji Sanatoci da ‘Yan Majalisa sun yi kari.
Kuskure aka yi wajen tsige 'yan majalisun PDP irinsu Timothy Datong (Riyom); Rimyat Nanbol (Langtang); Moses Sule (Mikang); Salome Waklek (Pankshin) a Filato.
An bayyana yadda wasu 'yan damafara suka damfari wani sanatan Najeriya makudan kudade tare da abokansa bayan da suka sace masa manhajar a wayarsa.
Za a ji yadda Hon. Ghali Umar Na’Abba ya mutu bai da kudi da gidan zama a Najeriya. An gano cewa a lokacin da Na’Abba ya rasu, N250, 000 aka samu a asusunsa.
Ibrahim Shekarau ya kawo shawarar a kashe Majalisa domin rage kashe kudi a gwamnati. Ana kashe biliyoyin kudi a kan ‘Yan majalisa 469 a gwamnatin tarayya.
An shiga wani yanayi a yayin da Gwamnan jihar Anambra, Soludo ya dakatar da sarkin masarautar Neni awanni bayan na da Sanata Ubah sarautar 'Odenjinji Neni'.
Ministan harkokin gida, Olubunmi Tunji-Ojo bai so a alakanta shi da Betta Edu wanda Bola Tinubu ya dakatar daga aiki, a cewarsa ba a ba shi kwangilar gwamnati ba.
Ganin an cire tallafin man fetur Shugaban kasa ya ba ‘Yan majalisa N57.8bn a ba talakawa shinkafa. Ana zargin wasu 'yan majalisa sun boye shinkafar da aka ba su.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari