Hukumar gidajen yarin Najeriya
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta tasa keyar wani matashi lauyan bogi zuwa gidan gyaran hali da daurin watanni 15 ba tare da biyan kudin tara ba.
Gwamnan jihar Neja, Muhammad Umar Bago, ya kubutar da wasu yan gidan yari 80 bayan ya biya naira miliyan N20m a matsayin kuɗin tara, ya roki su canja halayensu.
Wanda ake da zargi da garkuwa da wata budurwa mai suna Ese Oruru daga Bayelsa zuwa Kano, Yunusa Yellow ya shaki iskar 'yanci bayan kammala zaman gidan kaso.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya kaddamar da katafaren gidan gyaran hali na zamani mai cin mutane 3,000 da ya gina a Kano. Shugaba Buhari ya bayyana cewa.
Wata kotu a Jos babban birnin jihar Filato ta yankewa wani dan kasuwa mai suna Abubakar Usman daurin wata shida a gidan yari bisa laifin damfarar wani mai siyar
Ministan cikin gida Rauf Aregbesola ya bayyana cewa yanzu kowace jiha za ta rika kula da abinci da kuma makwancin fursunoninta ba gwamnatin tarayya ba. Ya ce
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta kashe zunzurutun kudi har N22.4bn wajen ciyar da fursunonin da ke tsare a gidajen gyaran hali da ke a sassa daban-daban
Kotu ta tura keyar wani zuwa gidan gyaran hali da ake zargi da bayyana kanshi a matsayin jami`in hukumar da ke yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka sake kama wani matashin da ya yi sata bayan tserewa daga magarkamar Kuje da ke babban birnin tarayya Abuja, Arewa.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari