Hukumar gidajen yarin Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya caccaki jami'an tsaro na farin kaya (DSS) kan abinda ya faru tsakaninsu da jami'an Hukumar gidajen gyaran hali.
Kotun majistare da ke zamanta a jihar Kano ta tasa keyar wasu mutane 25 gidan kaso kan zargin mallakar takardun bogi na Hukumar Kula da Dokokin Hanya ta KAROTA.
Tafiya da Godwin Emefiele, tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), ta janyo rikici a tsakanin jami'an tsaro na DSS da kuma jami'an gidan yari jim kadan.
Hukumar gidajen yarin Najeriya ta ce akalla fursunoni biyar ne suka kammala digiri a gidan gyaran hali na Kuje da ke birnin Tarayya Abuja yayin zamansu a gidan.
Kotun majistare da ke Akure cikin jihar Ondo ta daure wani Fasto shekaru biyu a gidan gyaran hali bisa zargin fasa shago da kuma yin sata a Iwaro Oka Akoko.
Wani mutumi James Bassey ya durkusa ya na neman alfarma bayan an yanke wa wanda ya ke kara hukunci a kotu, ya ce ya na neman alfarma saboda taimakonsa da ya ke.
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta tasa keyar wani matashi lauyan bogi zuwa gidan gyaran hali da daurin watanni 15 ba tare da biyan kudin tara ba.
Gwamnan jihar Neja, Muhammad Umar Bago, ya kubutar da wasu yan gidan yari 80 bayan ya biya naira miliyan N20m a matsayin kuɗin tara, ya roki su canja halayensu.
Wanda ake da zargi da garkuwa da wata budurwa mai suna Ese Oruru daga Bayelsa zuwa Kano, Yunusa Yellow ya shaki iskar 'yanci bayan kammala zaman gidan kaso.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari