Fadar shugaban kasa
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa, Femi Gabajabiamila ya ce akwai dalilai masu ƙarfi da ya sa shugaba Tinubu bai ba kowane minusta aikin da zai yi ba.
Da alama Bola Ahmed Tinubu ya yi amfani da shawarar Gwamnonin APC wajen rabon mukamai. Gwamnan Jigawa ya ce sun tofa albarka a jerin Ministocin da za a nada.
Labarin da ke iso mana na nuni da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya shiga wata ganawa ta gaggawa da shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC a fadar.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya bayyana cewa ba batun neman minista ba ne ya kai shi wajen Tinubu. Ya ce labarin da ake yaɗawa kan hakan ba shi da.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri da tsohon shugaban APC na ƙasa da ya gabata, Abdullahi Adamu, da sakatare, Iyiola Omisorr a Villa.
An gayyaci Bola Ahmed Tinubu zuwa taro a Italiya da Rasha, amma Kashim Shettima zai wakilci shi. Sauran manyan jami’an gwamnati na cikin wadanda za su yi rakiya
Majalisar tattalin arziki (NEC) ta shiga gana wa karkashin Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja kan muhimman batutuwan da suka taɓa rayuwar mutane.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da gwamnonin jihohin Imo, Ogun da Kwara a fadarsa Aso Villa da ke Abuja.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da shugabannin ƙasashen Jamhuriyar Benin, Guinea-Bissau da Jamhuriyar Nijar a fadar shugaban ƙasa da ke Villa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari