Fadar shugaban kasa
Kakakin shugaban kasa, Temitope Ajayi, ya yi ikirarin cewa shari’ar da Atiku Abubakar ke yi da shugaban kasa Bola Tinubu a kotun Amurka bai da inganci.
Yunkurin gwamnatin tarayya na daƙile shirin yajin aikin ƙungiyoyin kwadago ya gamu da tasgaro yayin da ake nemi wakilan NLC da TUC a wurin taro aka rasa.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya diro Najeriya bayan mako ɗaya da baro birnin New York na kasar Amurka inda ya halarci taron majalisar dinkin duniya.
A wani yunƙuri da ake wa kallon na daƙile yajin aikin sai baba ta gani, gwamnatin tarayya ta shirya zaman gaggawa kuma ta gayyaci kungiyoyin kwadago na LPc da TUC.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima, na jagorantar taronajalisar tattalin arziƙin ƙasa NEC a Villa yayin da NLC da TUC ke shirin shiga yajin aiki.
Daniel Bwala, makusancin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ya sami bayanan sirri daga Villa cewa za a ka shi a tsare.
Abdul-Samad Rabiu BUA, shugaban rukunin kamfanonin BUA ya ce kamfaninsa na siminti na kokarin ganin ya karya farashin siminti a Najeriya zuwa N3,500.
Za a ji labari cewa An yi kira ga Bola Tinubu a wajen taron Goke Omisore Annual Lecture (GOAL) da The Voice of Reason (VOR) ta shirya wannan karo a Legas.
Bola Tinubu ya ce ba zai zama shugaban kasan da zai rika bada uzurori ba, ya ce babu dalilin da ‘Yan Najeriya za su zauna a talauci, mutanenmu ba malalata ba ne.
Fadar shugaban kasa
Samu kari