Fadar shugaban kasa
Bola Ahmed Tinubu, shugaban kasa a Najeriya ya kuma amincewa da naɗin mutum biyu a matsayin manyan sakatarorin ma'aikatar kuɗi da ma'aikatar albarkatun mai.
Ranar Larabar nan ne Bola Ahmed Tinubu zai gabatar da kundin kasafin kudin shekara ta 2024 a gaban ‘yan majalisar tarayya kamar yadda rahoto ya zo mana.
Ana cikin zaman dar-dar a jihar Ondo yayin da ake sa ran majalisar dokokin jihar za ta tsige gwamna Rotimi Akeredolu, tare da ayyana Aiyedatiwa mukaddashin gwamna.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, na jagorantar taron majalisar zartarwa ta ƙasa FEC a Villa bayan rantsar da sabbin manyan sakatarori takwasa da ya naɗa.
Gwamnan Ogun ya ce saura kiris a kashe Najeriya lokacin da Bola Tinubu ya gaji mulki, a cewarsa Tinubu ya cire hannu a harkar mai ne domin ceton ‘yan Najeriya.
Babban Malmain addinin Islama ya bayyana matsayarsa game da halin da Najeriya ke ciki, inda yace akwai bukatar hadin kai da mutunta shugabanni a kasar.
Fasto David Ayuba Azzaman ya bayyana cewa an nuna masa cewa gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu akwai wanda ke juya akalarta a cikin wani wahayi da ya samu.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki su zama bayi masu yi wa al'ummarsu hidima da kuma inganta jihohinsu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa mutum biyu a matsayin mambobin majalisar gudanarwa ta hukumar kwanstam ta kasa na tsawon shekara huɗu.
Fadar shugaban kasa
Samu kari