Malaman Izala da darika
An yi wa Aminu Ibrahim Daurawa tambaya game da ganin maziyyi da azumi, malam ya fadi abin da addini ya ce a game da wanda ya fitar da maziyyi a lokacin Ramadan.
Remi Tinubu, uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta yi martani kan barazanar kisan da wani malamin addinin musulunci ya yi mata a kwanakin baya.
Young Sheikh wanda ya taso a zawiyar Aliyu Maiyasin a Zariya ya fara tafsir kafin ya kai shekara 10 yana son kawo karshen sabanin malamai a fadin Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa manyan malumman Kano ƙarƙashin Sheikh Abdulwahab Abdalla tare da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa sun isa fadar gwamnatin Abba.
Bincike a kan sha’anin Hausawa ne ya karkato da Andrea Brigaglia daga Italiya zuwa Afrika. Bayan zamansa jakin Kano, baturen ya bar addininsa ya koma Musulunci.
Bayan gudanar da sahihin bincike, Legit Hausa ta gano cewa ba Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ne ya muzanta matar Tinubu a bidiyo ba sabanin rahoton Vanguard.
Jama’atu Nasrul Islam ta nuna damuwa kan matsalar hauhawan farashin kayayyakin abinci da ake fuskanta a Najeriya, tayi kira ga shugaba Bola Tinubu da masu mulki.
Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya tsere daga Bauchi ya bar jami’an tsaro 250 suna neman shi. Lauyan Dutsen Tanshi ya fadi abin da yake faruwa da malamin.
Gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammed Kauran Bauchi ta musanta taimakawa wajen kama Sheikh Abdul'aziz Idris Dutsen Tanshi.
Malaman Izala da darika
Samu kari