Malaman Izala da darika
Kalandar musulunci ta kunshi watanni 12 daga farko zuwa karshe kamar dai kalandar bature. A cikin watanni 12 akwai watanni hudu masu alfarma da aka ware.
Tarihi ya nuna cewa an fara amfani da kalandar Hijira ta Musulunci ne a zamanin mulkin Umar dan Khaddabi biyo bayan sabani da aka samu a kan rarrabe tsakanin shekaru
Masu kwacen wayoyi, satar abubuwan hawa da daba sun fitini Kano. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi nasiha ta musamman a kan masu rike da madafan iko a Najeriya
Gwamnatin jihar Gombe za ta sanya almajirai a tsarin tallafin kiwon lafiya na GoHealth domin ba su kulawa. Dakta Abubakar Musa ne ya sanar da haka a jiya.
Gobe Asabar ne mahajjata za su yi hawan Arafa a kasar Saudi Arabia kamar yadda aka sanar. Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana nau'ukan ibada da ake son yi a ranar.
Kwamishinan harkokin addinin Musulunci a Sokoto, Dakta Jabir Sani Mai Hula ya sanar da cewa gwamnatin Sokoto ta ba malaman addini kyauta domin hidimar sallar layya
Babban malamin addinin Musulunci mai amsa tambayoyi a yanar gizo, Dakta Jamilu Zarewa ya yi fatawa kan haramcin nau'in cinikin kirifto da ake ta yanar gizo.
A watan Zul Hijja ne ake gabatar da ibadar layya, Malamin addinin Musulunci, Umar Shehu Zariya ya bayyana abubuwan da ake so duk wanda ya yi niyyar layya ya nisanta.
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya karyata jita jitar cewa ya mutu a yau Laraba. Malamin ya ce mutane su daina yada jita jita.
Malaman Izala da darika
Samu kari