NLC
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatin tarayya ta kuduri aniyar dasa itatuwa miliyan 25 nan da shekarar 2030 domin kare muhalli. Najeriya za ta gina birnin tsirrai.
Tattaunawar da ake yi tsakanin wakilan gwamnatin tarayya da 'yan kwadago ta tashi ba tare da an cimma matsaya ba. Za a sake zama domin tattaunawa.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministar kwadago ta ce nan ba da jimawa ba za a karkare duk wata taƙaddama kan sabon mafi karancin albashin ma'aikata a Najeriya.
Kwamitin mafi ƙarancin albashi ya sake komawa kan teburin tattaunawa domin samo matsala kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya yau Laraba.
Alamu sun fara karkata kan cewa kungiyar kwadagon kasar nan (NLC) za ta sassauta bukatar mafi karancin albashi daga N494,000 zuwa N100,000 nan gaba.
Bayan janye yajin aikin yan kwadago a jiya Talata, kungiyar ta gargadi gwamnati kan karin da ya kamata a yiwa ma'aikata a kan N60,000 da gwamnati ta ambata da farko.
Watakila Najeriya ta yi asarar kusan N148.8bn na kudaden shigar man fetur a ranar Litinin, sakamakon yajin aiki da 'yan kwadago suka shiga kan mafi karancin albashi.
Sakamakon yajin aikin da 'yan kwadago suka yi, fitaccen mawakin Najeriya, Falz, ya ce ya yi asarar kudi mai yawa saboda ya gaza komawa Legas daga Uyo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba ministan kudi Wale Edun wa'adin sa'o'i 48 domin samar da mafi karancin albashi domin kaucewa yajin aikin 'yan kwadago
NLC
Samu kari