NLC
Kungiyar kwadago NLC ta fitar da sanarwa da safiyar yau Talata 4 ga watan Yuni kan ci gaba da yajin aiki inda ta ce sai an ji daga gare ta kan matakin da za ta dauka
Shahararraiyar kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaici kan yadda yajin aikinNLC zai shafi musulmin Najeriya yayin jigilarsu.
Kungiyar masu jigilar mahajjata ta kasa AHOUN ta bukaci kungiyoyin NLC da TUC sun dakatar da yajin aiki saboda kaucewa taba addini da jawo wa mahajjata asara.
Rahotanni sun bayyana cewa wakilan gwamnatin tarayya da ƴan kwadago sun kamma zaman da aka kira na gaggawa kan yajin aiki a ofishin SGf George Akume.
Kungiyar ma'aikatan kotu reshen birnin tarayya Abuja sun rufe manyan kotuna tare da hana alkalai, lauyoyi da masu shigar da kara aiki saboda yajin aikin NLC.
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta ankarar da cewa dakarun sojojin Najeriya sun kewaye wurin da aka shirya za su gana da wakilan gwamnatin tarayya a Abuja.
Maniyyatan Najeriya sun shiga cikin halin rashin tabbas yayin da kungiyoyin kwadago suka fara yajin aiki. An hana jirage jigilar maniyyatan zuwa Saudiyya.
Rahotanni sun bayyana cewa shugabannin kwadago sun isa ofishin sakataren gwamnatin tarayya da ke Abuja, ana shirin wani zama a sirrince domin daƙile yajin aiki.
Ma'aikatan gwamnati a Kano sun yi zamansu a gida domin yin biyayya ga umarnin ƙungiyoyin kwadago na ƙasa na fara yajin aiki, yan kasuwa sun fita.
NLC
Samu kari