NLC
Gwamnan jihar Anambara, Charles Soludo ya yi kira kan a rage albashin yan siyasa a Najeriya. Ya ce ya kamata a dawo dasu kan mafi karancin albashi.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta musanta cewa ta cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya kan batun mafi karancin albashin da za a biya ma'aikatan Najeriya.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta musanta cewa ba gaskiya ba ne batun da ake yadawa kan cewa za ta koma yajin aiki kan mafi karancin albashin da za a biya ma'aikata.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi kira da a bar kowace jiha a Najeriya ta samar da mafi karancin albashin da za ta iya biyan ma'aikata.
Kungiyar kwadago ta caccaki gwamnati kan yi mata tayin N62,000 a matsayin mafi karancin albashi wanda ko kadan bai yi kusa da abin da ta nema ba.
Kungiyoyin kwadago sun yi fatali da tayin da gwamnati ta yi na biyan N62,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikatan Najeriya. Za a iya komawa yajin aiki.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Ejike Mbaka ya ce ya kamata 'yan Majalisun Tarayya da gwamnoni su fara daukar N62,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Gwamnoni sun fara tattauna adadin kuɗin da za su iya aminta da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi a lokacin da tattaunawa ta yi nisa da ƴan kwadago.
Wani jigo a PDP, Dare Glintstone Akinni, ya nemi kungiyoyin kwadago da su mika bukatu hudu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan mafi karancin albashi.
NLC
Samu kari