Hukumar yan sandan NAjeriya
Sabon rikici ya ɓarke a Lamurde da Guyuk a jihar Adamawa, inda gidaje biyu suka ƙone, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike tare da tura jami’an tsaro yankin.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Saƙkwato sun nuna cewa ƴan bindiga sun kashe mutane 15 da wani hari da suka kai ana tsaka da sallah.
Mutum 1 ya rasa rayuwarsu yayin da wasu shida suka jikkata da wata naƙiya ta tarwashe a wurin ƴan bola bola a kofar Dawanau da ke cikim birnin Kano ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sanda a jihar Katsina sun yi tsayin daka a lokacin da wasu 'yan ta'adda suka so mamaye sansaninsu a Kankia.
Wasu fusatattun matasa sun ɓarke da zanga zanga kam yawaitar hare-haren ƴan bindiga a garin Lafiagi, ƙaramar hukumar Edu a jihar Kwara, sun nemi tsaro.
'Yan sanda sun kama masu garkuwa da mutane uku kuma sun ceto mutane 29 a Kogi, Legas, da Katsina, a wani samame na musamman kan yaƙi da miyagun laifuffuka.
Jami'an tsaro da aka jibge a sakatariyar PDP da ke Abuja sun fatattaki mambobin kwamitin amintattu daga dakin gudanar da taron NEC da ke a hedikwatar jam'iyyar.
'Yan sanda sun mamaye hedikwatar PDP a Abuja saboda takaddamar taron NEC, amma jam'iyyar ta tabbatar da cewa taron zai gudana kamar yadda aka tsara.
'Yan sanda sun kama wani matashi a Anambra da laifin garkuwa da abokinsa don karbar kudin fansa, yayin da 'yan bindiga suka sace wani mazaunin Bature Daji a Neja.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari