Hukumar yan sandan NAjeriya
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta tasa keyar wani matashi lauyan bogi zuwa gidan gyaran hali da daurin watanni 15 ba tare da biyan kudin tara ba.
Iyayen wata matashiya mai suna Aishatu Dauda sun mika ta ga jami'an 'yan sanda bisa zargin jefar da 'yarta da ta a farkon watan Yuni da muke ciki a jihar Gombe.
Mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, IGP Olukayode Egbetokun, na ganawa yanzu ɗa haƙa da kwamandojin Police Mobile Force 79 a hedkwatar yan sanda dake Abuja.
Wani jami'in ɗan sanda ya shiga hannun hukuma bayan ya yi yunƙurin halaka abokin aikins a jihar Kaduna. Ɗan sandan dai ya shaƙe abokin aikin nasa ne da igiya.
Gungun matasa wadanda suka fusata sun cika titunan birnin Kano don nuna damuwarsu da kin jinin rushe-rushe da gwamnatin Abba Gida Gida jihar ke yi a kullum.
Wasu 'yan bindiga ɗauke da manyan makamai sun halaka shugaban 'yan banga a ƙaramar hukumar Danmusa da ke jihar Katsina, a yayin wani farmaki da suka kai a.
Al'ummar Hausawa da ke karamar hukumar Takum a jihar Taraba sun zargi kabilar Kuteb da kashe musu mutane 32 inda suka bukaci mahukunta su dauki mataki akansu.
Wani matashi mai suna Usman Buda mahauci ya rasa ransa bayan wasu fusatattun matasa sun kaishi lahira bisa zargin batanci ga annabi Muhammad a jihar Sokoto.
Tsohon kakakin rundunar ƴan sandan Najeriya, Frank Odita ya yi bankwana da duniya yana da shekara 84. Odita ya koma ga mahaliccinsa ne bayan gajeruwar jinya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari