Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an ƴan sanda tare da haɗin gwiwar jami'an sojoji sun samu nasarar ceto wasu mutum huɗu da miyagun ƴan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Katsina.
Wasiu Oyekan ya daki marigayi Ibrahim Lateef a wuya inda ya fadi ya buga kai a kasa, nan take ya fara fitar da jini ta hanci ta kunne inda ya ce ga garinku.
Al'ummar Musulmai a jihar Oyo sun kafa kwamitin ladabtar da duk wani malamin addinin Muslunci da aka samu sa laifin kawo bidi'a a jihar, zai kula da lamuran malaman.
Majalisar wakilai ta Tarayya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta cefanar da barikokin jami'an 'yan sanda don sake musu tsari da kuma inganta su a kasar.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Gombe ta kama matashin ɗan shekara 28 da ake zargi da halaka, Hajiya Aishatu Abdullahi mai kimanin shekara 58 a duniya.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai mummunan hari kan matafiya a jihar Benue inda suka halaka mutum uku har lahira. Ƴan bindigan sun kuma raunata wasu daban.
Kusan watanni takwas bayan kai hari, ƴan bindiga sun kuma shiga rukunin gidajen Grow Homes da kw Kubwa a Abuja, sun sace ma'aurata da ƙarin mutum ɗaya.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cewa ɗaya daga cikin manyan 'yan daban da take nema, Abba Barakita, ya miƙa wuya tare da wasu 40.
Ana zargin 'yan bindiga sun fille kan wani babban dan sanda a jihar Abia bayan sun farmaki rundunar, sai dai rundunar ta musanta inda ta ce dan sa kai aka kashe.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari