Kasafin Kudi
Shugaba Bola Tinubu ya amince da alawus na ritaya ga shugabannin soja, ciki har da neman lafiya a waje, motoci da hadiman gida. Kungiyoyin likitoci sun nuna adawa.
Gwamna Zulum ya rattaba hannu kan kasafin N615.857bn. Ya yaba wa majalisar dokoki, kuma ya sanar da nadin Dr. Mallumbe a matsayin mataimakin shugaban ma’aikata.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta kafa cibiyoyin kere-kere, tabbatar da ‘yancin kananan hukumomi, da fara shirin kiwon dabbobi don bunkasa tattalin arziki da rage rikici.
An ware Naira biliyan 10 domin biyan kudin haya da kayan dakin shugabannin majalisar Najeriya. An ware kudin ne a cikin kasafin kudin Abuja na 2024.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya ba da lakanin hana yin cushe da ake yi a cikin kasafin kudin gwamnati.
Ma’aikatar ayyuka za ta kashe Naira biliyan 4 kan gina filin saukar jirgin Tinubu da tashar ruwa. Za ta kashe N724bn kan hanyoyi, da N40.6bn kan gine-gine.
Gwamnan jihar Rivers ya gabatar da kasafin kudin sama da Naira triliyan 1 na shekarar 2025. Siminalayi Fubara ya ce kasafin N1.888tn zai bunkasa jihar a 2025.
Majalisar dattawan kasar nan ta bayyana cewa ma'aikatu da hukumomin gwamnati za su fara bayyana don kare kasafin kudinsu a gabanta kafin aincewa da shi.
Alakar da shugaba Muhammadu Buhari ya shigar da Najeriya da Sin ta dawo danya. Burin gwamnatin tarayya shi ne ganin ta karya tasirin Dala wajen ciniki a kasuwanni
Kasafin Kudi
Samu kari