Kasafin Kudi
Babban bankin Najeriya CBN ya ce ya kwace lasisin bankin Heritage Plc. Babban bankin ya ce matakin ya biyo bayan gazawar bankin Heritage na inganta harkokin kudi.
A farkon shekarar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a yana jagorancin Najeriya, gwamnatin ta karbo aron N20.1trn daga hannun masu zuba jari na cikin gida.
Tsohon Ministan lafiya a lokacin mulkin Muhammadu Buhari, Isaac Adewole ya ce bai kamata a raba kudin giya da wasu jihohi da suka haramta sha da siyar da ita ba.
Wata babbar kotun jiha da ke birnin Makurdi ta dakatar da Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue game da binciken tsohon gwamna, Samuel Ortom daga 2015 zuwa 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan ba da jimawa ba zai koma majalisar dokokin tarayya domin gabatar da ƙarin kasafin kuɗin shekarar 2024.
Majalisar Dattawa a Najeriya ta yi afuwa ga Sanata Abdul Ningi bayan dakatar da shi na watanni uku inda ta bukaci ya dawo bakin aiki domin ba da gudunmawa.
Hukumar kula da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta ce abokan huldarsa a kasashen ketare sun hana su kuɗin wutar da suka sha wanda ya kai $51m a shekarar 2023.
Majalisar dokokin jihar Benue ta rusa dokar da aka kafa a 2023 da ta ba jihar umarnin biyan fansho da daukar dawainiyar tsofaffin gwamnoni har su mutu.
Wani jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan dabarun samun karin arziki a Najeriya.
Kasafin Kudi
Samu kari