Jihar Niger
Wasu yan bindiga sun kashe wani kyaftin din rundunar sojin Najeriya da dakarun sojoji uku a wani harin bazata da suka kai Sarkin Pawa a karamar hukumar Munya da ke jihar Neja.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da wata sabuwar farmaki a kauyen Kaure dake cikin mazabar Kwaki na karamar hukumar Shiroro a jahar Neja, inda suka kashe mutane 8 nan take.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma shugaban jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar ya hadi da tsohon mataimakin shugaban Kasa, Atiku Abubakar. Atiku Abubakar shi ne dan takarar jam'iyyar PPP a zaben 2019 na shugabancin kasa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wutar ta taso ne daga ofishin babban sakataren fadar gwamnatin sakamakon matsala da aka samu daga wayoyin wutar lantarki dake cikin ofishin, sai dai babu motar kashe gobara a fadar gwamnatin.
Rundunar yan sandan jihar Niger a ranar Lahadi, ta tabbatar da kama Wani mutum mai suna Saidu Mohammed na kauyen Gbogan Zugurma da ke karamar hukumar Mashegu na jihar kan zargin kisan kai.
Nan da ‘yan shekaru kadan tsarin wutan lantarkin kasashen ECOWAS zai soma aiki.Ana sa rai cewa Najeriya za ta samu Tiriliyan akalla 13 daga tsarin wutan da za a kawo.
Jaridar The Nation ta ruwaito cewa, wannan rahoto na kunshe cikin wata rubutacciyar wasika da sa hannun gwamnan mai dauke da kwanan watan ranar 24 ga watan Satumba, wadda aka karance ta yayin zaman majalisar jihar na ranar Talata.
Jaridar Legit.ng ta tattaro cewa, gwamnatin jihar za ta gudanar da wani muhimmin zama tare da kungiyar kwadago reshen jihar a ranar Talata, 8 ga watan Oktoba domin tabbatar da kudirin fara biyan mafi karancin albashin ma'aikata.
Wata mata yar shekara 22 mai suna Harela Uba ta amsa laifin kashe dan kishiyarta jariri dan kwana uku, a yankin Karamar Hukumar Shiroro da ke Jihar Neja.
Jihar Niger
Samu kari