Jihar Niger
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai mummunan farmaki a kauyen Madaka da makwabtansa a cikin karamar hukumar Rafi na jahar Neja, a ranar Laraba, 19 ga watan Feburairu.
Sanata mai wakiltan yankin Neja ta gabas, Mohammed Sani Musa, ya koka kan sabbin hare-haren yan bindiga a kan wasu garuruwa a jahar Neja.
Wasu yan bindiga da ake zargin mambobin kungiyar ISWAP ne sun kai hari garuruwan Gurmana, tsohuwar Gurmana da kuma Ashirika da ke karamar hukumar Shiroro a jahar Neja.
Hadaddiyar kungiyar kwadagon Najeriya reshen jahar Neja ta umarci y’ay’anta da su zauna a gida a wani mataki na fara yajin aikin sai baba ta ji saboda gazawar gwamnatin jahar wajen biyan karancin albashin N30,000 ga ma’aikatan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaduwarsa game da hauhawa tare da karuwar matsalolin tsaro a duk fadin kasar nan, duk kuwa da irin matakan da gwamnatinsa take dauka.
Fashola ya bayyana hakan ne ranar Talata a ganawarsa da direbobin manyan motoci yayin ziyarar aikin titunan da FG ke gina wa a jihar Neja. Ministan ya ce akwai bukatar direbobin su bar titunan tarayya, musamman wadanda ake aikin
Kaakakin shugaban kasa, Malam Garba Shehu ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa daya fitar, inda yace shugaba Buhari ya bayyana hare hare da kashe kashen da yan bindiga suka yi a matsayin musifa ga kasa.
Sanata Mohammed Sani Musa, mai wakiltan Niger ta gabas daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ya kuma kokawa kan cewa yan bindiga na kashe mutanensa a kullun ba tare da hukumomin da ya kamata sun dauki mataki ba.
Wasu wadanda har yanuz ba a san ko su waye ba sun cire wa almajiri kai a Beji dake Minna a jihar Neja. Har yanzu dai ba a gano dalilin hakan ba amma za a iya danganta hakan da tsafi. Asalin almajiri dai mai neman ilimi ne ba mabar
Jihar Niger
Samu kari