Jihar Niger
Wata cikakkiyar likita ta sheka lahira bayan wasu 'yan bindiga sun harbeta a kauyen Salka dake karamar hukumar Magama ta jihar Neja, Daily Trust ta ruwaito.
Gwamna Abubakara Sani Bello na jihar Neja ya zargi wasu 'yan siyasa fa jami'an gwamnati da zama masu baiwa 'yan bindiga bayanai, Leadership ta ruwaito hakan.
Gwamnan jihar Neja ya bayyana kokawarsa game yawaitar sace-sace da ta'addanci a jiharsa. Ya ce tuni an hana yara zuwa makaranta, an kuma hana manoma zuwa gona.
Har yanzun gwamnatin Neja na nan akan bakarta cewa ba zata biya kuɗin fansa domin kuɓutar da ɗaliban islamiyyar Tegina ba. Yaran sun kamu da rashin lafiya.
Jihar Neja na daga cikin jihohin da matslar tsaro tafi ƙamari a halin yanzu. Gwamnan jihar ya jihar ya sake bullo da wata sabuwar hanya domin magance matsalar.
Rundunar sojin Najeriya ta ce ba gaskiya bane ita sam ba ta jefa bama-bamai kan masu daurin aure a wani yankin jihar Neja ba. Ta ce zargin yunkurin bata suna ne
Biyo bayan samun rahotannin fasaha kan tattaruwar wasu yan bindiga a yankin garin Genu, rundunar sojin sama ta ƙaddamar da hari ta sama a dajin da suka taru.
Rundunar sojin saman Najeriya, ta yi amfani da jirginta na Alpha inda ta ragargaji wuraren garin Genu dake jihar Neja, lamrin da ya kawo mutuwar wasu miyagu.
Wasu yan bindiga sun kutsa kai har cikin gidan Hakimin Zungeru, Alhaji Mustapha Madaki, inda suka yi awon gaba da shi, tare da matan sa biyu, a jihar Neja.
Jihar Niger
Samu kari