Jihar Niger
Sanata mai wakiltar mazabar Niger ta Arewa, Aliyu Sabi Abdullahi ya ce yan bindigan da sojoji suka fatattaka daga jihohin Zamfara da Katsina ne suke dawowa jiha
Rahotanni sun kawo cewa har yanzu mazauna garin Gauraka na jihar Neja, basa kwana a cikin gidajensu saboda tsoron sace su yayin da wasu suka yi kaura gaba daya.
Kungiyar 'yan bindiga da suka shirya sace 'yan matan makarantar sakandare ta Jangebe dake jihar Zamfara a farkon shekarar nan,sune ke da alhakin kwashe daliban.
Masarautar Lapai a jihar Niger ta tsige dagacin ƙauyen Muye, Abdulqadir Maigari, saboda saɓa dokokin masarautar gargajiya bayan gargadin da aka masa sau da dama
'Yan bindiga sunkai mummunan hari garin Beri dake yankin Bobi na jihar Neja inda suka kona ofishin 'yan sanda tare da sheke sama da mutane 13 da suka dan sanda.
'Yan bindiga da suka mamaye yankin Batati da ke karamar hukumar Lavun a jihar Neja, sun nemi a ba su Naira miliyan 50 kudin fansar mutanen da suka sace a harin.
Gwamna Abubakar Sani Bello na jihar Neja, ya shilla ƙasar waje tare da mai ɗakinsa awanni ƙɗan bayan wasu yan bindiga sun yi awon gaba ɗaliban islamiyya a jihar
An sako dalibai 11 cikin wadanda yan bindiga suka sace a wani makarantar Islamiyya da ke Tegina a karamar hukumar Rafi na jihar Niger, Channels Television ta ru
A kalla dalibai 200 ne yan bindiga suka sace yayin harin da suka kai garin Tegina a karamar hukumar Rafi na jihar Niger. Wani mazaunin garin mai suna Zayyad Moh
Jihar Niger
Samu kari