Nasir Ahmad El-Rufai
Amma gwamnan, wanda ya yi magana lokacin amsa tambayoyi yayin taron tattalin arziƙin Najeriya karo na 26 dake gudana a halin yanzu a Transcorp Hilton, Abuja, ya
'Yan bindiga sun kashe mutane biyu a garin Maigiginya da ke karamar hukumar Igabi na jihar Kaduna. An kai harin ne misalin karfe uku na daren ranar Talata kamar
A tsakiyar watan Nuwamban 2020 ne ‘Yan bindiga su ka shiga gidajen ma’aikatan Nuhu Bamalli Polytechnic su ka yi ta’adi, yanzu an fito da Malamin da aka sace.
Za ku ji yadda aka bada N500, 000 da lemu kafin a kubutar da Daliban ABU da aka sace. ‘Yan bindiga sun ba wata wanda aka sace kyautar kudi ta saye sabulun wanka
An daura auren dan gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai da amaryarsa Halima Nwakaego Kazaure a yau Asabar, 21 ga watan Nuwamba inda manyan mutane suka hallara.
Gwamnati za ta daina biyan su Bukola Saraki fansho a Jihar Kwara bayan an ji cewa Gwamnan Kwara ya gabatar da kudirin haramta fansho a kan tsofaffin Gwamnoni.
A ranar Alhamis ne wata babbar kotun jihar Kaduna ta sake daga sauraron shari'ar shugaban kungiyar Shi'a, Sheikh Ibrahim El-zakzaky, zuwa ranar 25 ga watan Jana
Za a ɗaura auren Bashir El-Rufai da Halima Kazaure ranar Asabar, 21 ga watan Nuwamba. Ka san wanene zai zama Surukin ‘Dan Gwamnan Jihar Kaduna, Bashir El-Rufai?
Wani Manjo Janaral da Kanal ɗin soji sun bada shaidarsu a gaban alƙali Gideon Kurada na babbar kotun jihar Kaduna akan shari'ar Shugaban ƙungiyar Shi'a ta Najer
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari