Nasir Ahmad El-Rufai
Kaduna - Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun sake kai sabon hari kudancin Kaduna, maharan sun harbe mutum uku har lahira, wasu sun jikkata.
A kalla mutane bakwai ne wasu masu garkuwa da mutane suka sace yayin da suka kai hari a unguwar Zango a Samarun Zaria da ke jihar Kaduna, The Cable ta ruwaito.
Kaduna - Matsalar tsaro a jihar Kaduna musamman a kudancin jihar na kara tsananta, inda wasu mutane ɗauke da makamai suka hallaka akalla mutum 14 a sabon hari.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta umurci makarantu su fara budewa daga ranar 18 ga watan Agustan shekarar 2021 domin daliban JSS III da za su rubuta jarrabawar kammala
Kaduna - Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai sabon hari wani kauye dake Karamar hukumar Zangon Kataf, a kudancin Kaduna, mutum daya ya mutu, wani ya jikkata.
El-Rufai ya bayyana yadda ya fara haduwa da sarkin Kano Sanusi II a jami'a, tun lokacin suna kan karatun digiri na farko a jam'iar Ahmadu Bello dake Zaria.
Dakarun sojojin ƙasa na Operation Safe Haven sun samu nasarar dakile wasu hare-haren yan bindiga a karamar hukumar Zangon Kataf, jihar Kaduna, mutum 5 sun mutu.
Wasu yan bindiga sun farmaki kauyuka a yankin karamar hukumar Kauru, jihar Kaduna, inda ake tsammanin sun hallaka aƙalla mutum 18, cikinsu harda jami'in tsaro.
Yayin da ake cigaba da sauraron yan bindiga su sako ɗaliban da suka sace a Bethel Baptist bayan biyan kuɗin fansa, Iyayen yaran sun ce yanzun sun koma addu'a
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari