Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace ba zai baiwa wani mai garkuwa da mutane ko sisi ba koda kuwa dansa ne yake hannunsu. Ya sanar da hakan a wata hira.
Dan gwamnan jihar Kaduna, Bashir, ya yi tambaya akan idan wajibi ne dan arewa ya mallaki shaidar samun izinin tuki akan abin hawarsa a kasar da mallakinsa ce.
Gwamna El-Rufai ya bayyana cewa, dukkan 'yan bindiga ko a ina suke a Najeriya ya kamata a kamesu a ji dasu. Ya ce, babu wanda ya cancanci rayuwa a cikinsu.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da kisan mutune takwas (8), sannan ta ce an jikkata wasu mutum huɗu a wasu hare-hare da aka kai daban-daban a faɗin jihar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana dalilan da yasa 'yan bindiga suka addabi jihar ta Kaduna da kai hari. Yace saboda jihar ba za ta bada kudin fansa bane ko kwabo.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ƙara jaddada matsayarta kan cewa ba zata tattauna da kowanne ɗan bindiga ba, kuma ta ce, ba ta naɗa kowa don tattaunawa da su ba.
Hajiya Hadiza Elrufa'i ta bayyana cewa mijinta ya gargaɗe ta da cewa ba zai biya ko sisi ba da sunan kuɗin fansa idan aka sace ta, dan haka kar taje gonar nan.
'Yan bindiga a jihar Kaduna sun kashe manoma ta guda tara a hare-hare mabanbanta da suka kai a kananan hukumomin Birnin Gwari da Giwa a jihar. Samuel Aruwan, kw
Iyayen da har yanzu 'yayan su ke hannun 'yan bindiga sun roƙi gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Elrufa'i da ya nemi sulhu da yan bindigan nan ko zasu sako ɗaliban.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari