Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnatin jihar Kaduna, a ranar Lahadi ta ce abinda ta mayar da hankali a kai shine tabbatar da ceto dalibai 39 da aka sace daga Kwalejin Gwamnatin Tarayya da k
An bayyana kulle makarantar gndun daji dake Mando jihar Kaduna bayan sace ɗaliban makarantar 39 da wasu 'yan bindiga sukayi a daren alhamis din data gabata
A ranar Juma'a ne jihar Kaduna ta tashi da mummunan labarin sace dalibai mata a kwalejin harkar noma da gandun dabbobi da ke unguwar Mando dake jihar Kaduna.
Ragowar daliban kwalejin harkar noma da gandun dabbobi da ke Afaka a Mando, jihar Kaduna an kwashesu zuwa barikin Div 1 Garrison Command a Kaduna, Daily Trust.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kwashe daliban kwalejin harkar noma da gandun daji dake unguwar Mando a cikin birnin jihar Kaduna.
Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya ce 'yan bindiga sun kalubalanci karfin mulkin Najerya don haka ya zama dole a shafesu. Ya ce ya zama dole gwamnati.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya sake jadada cewa ba zai taba yin sulhu da yan bindiga ba kuma baya goyon bayan yi wa bata gari da ke adabar jiharsa afuwa. Gwam
Rundunar sojoji a jihar Kaduna sun samu nasarar bindiga wasu bata-gari 'yan bindiga a yayin wani kwanton bauna a kananan hukumonin Chikun da Birnin Gwari..
Gwamnan jihar Kaduna ya nada Sanusi Lamido Sanusi matsayin mataimakin shugaban hukumar KADIPA. Sanusi yayi alkawarin kawo ci gaba ga jihar ta Kaduna da KADIPA.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari