Jihar Nasarawa
Kungiyar Miyetti Allah ta kaddamar da kungiyar 'yan sa kai don yakar 'yan bindiga da barayin shanu a jihar Nasarawa. Kungiyar ta horas da fulani 1,114 don yin aikin.
Magoya bayan kungiyar Kwankwasiyya a jihar Nasarawa, sun gudanar da biki domin murnar da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya samu a Kotun Koli.
Kotun Koli na cigaba da zartar da hukunci kan kararrakin da aka shigar kan zaben wasu gwamnoni a kasar nan. Ya zuwa yanzu akwai gwamnoni takwas da ke jiran hukunci.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa da ke kalubalantar zaben Gwamna Sule Abdullahi a jihar wanda ya yi nasara a jam'iyyar APC.
Matasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP a jihar Nasarawa sun fito da yawansu don yin zanga-zanga gabannin hukunci mai muhimmanci da kotun koli za ta yanke.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sake yin nasarar karbar wani Sanata kuma tsohon Minista zuwa APC a yau Asabar a jihar Nasarawa.
Akalla jihohi hudu ne shari'ar gwamnonin su a Kotun Koli za ta fi daukar hankali a 2024, la'akari da tataburzar da aka sha a shari'o'in a 2023...
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan fashi da makami ne sun kashe mutum hudu da suka je siyayya a babban kantin siyar da kaya na Wisfom da ke a Nasarawa.
An yi garkuwa da Safiyanu Isa Andaha tare da wani Alhaji Adamu a yammacin ranar 1 ga Janairu, 2024 a hanyar Akwanga-Andaha. Jami'an tsaro sun bazama nemansu.
Jihar Nasarawa
Samu kari