Jihar Nasarawa
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nassarawa ya bayyana takaici yadda yara masu karancin shekaru suka fito zanga-zanga wadanda mafi yawansu almajirai ne.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarwa ya bayyana cewa kowane lokaci daga yanzu gwamnatinsa za ta fara biyan ma'aikata sabon albashi mafi ƙaranci na N70,000.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya sanya dokar hana fita ta awanni 12 bayan bullar rahoton tashin hankula.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bukaci 'yan Najeriya da su tambayi gwamnoni abin da suka yi da kudaden da ake ba su daga asusun gwamnatin tarayya.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun hallaka mutum 5 ƴan gudun hijira a masallaci a kauyen Katapko da ke yankin ƙaramar hukumar Toto a jihar Nasarawa ranar Alhamis.
Majalisar dattawa ta gama karanta kudurin kawo hukumarr cigaba a Arewa ta tsakiya. Hukumar za ta rika kawo ayyukan cigaba da tallafawa al'umma idan aka kafa da ita.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon taa'aziyya kan rashin da karamar Ministar harkokin 'yan sanda, Hajiya Imaam Sulaiman-Ibrahim ta yi.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tuni ta kammala shirin sauyawa kurkukun Keffi da ke jihar Nassarawa matsuguni saboda wasu dalilai da su ka hada da cunkoso.
Masu garkuwa da mutane ɗauke da manyan bindigu sun tafi da Madakin Shabu jim kaɗan bayan ya fito daga Masallaci lokacin Sallar Isha'i a jihar Nasarawa.
Jihar Nasarawa
Samu kari