Masu Garkuwa Da Mutane
Masu garkuwa da mutane sun sace tsohon ciyaman na karamar hukumar Yorro, Hon. Ishaya Dimas Dila, tare da wasu mutum 10 a kauyen Dila da Kunini, a ranar Lahadi.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwato mutane 52 daga sansanin 'yan bindiga a karamar hukumar Isa da ke jihar Sokoto a jiya Juma'a 22 ga watan Disamba.
Mai shari'a Joy Unwana alkaliyar kotu a jihar Akwa Ibom wacce yan bindiga suka sace ta kubuta. Gwamna Eno na jihar ya yi tsokaci kan kubutar alkaliyar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Katsina ta yi nasarar cafke wasu matasa biyar kan zargin mallakar bindiga a kauyen Kurmi da ke karamar hukumar Bakori.
Bayan makonni uku da yin garkuwa da shi tare da wasu da dama, 'yan bindiga sun kashe malamin kwalejin ilimi ta jihar Zamfara bayan karbar naira miliyan biyu.
Masu garkuwa da mutane sun sace wani mawaki da masu masa kida a hanyar Abuja zuwa Kogi. Yan bindigar na neman nara miliyan 10 kudin fansar duk mutum daya.
Dakarun sojoji sun yi galaba kan miyagun yan ta'adda a wata fafatawa da suka yi a jihar Sokoto. Sojojin sun sheke yan ta'adda uku tare da ceto mutanen da suka sace.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da babban Basarake a karamar hukumar Akpabuyo da ke jihar Cross River, Etiyin Maurice Edet tare da hallaka hadiminsa.
An kai hari a Gidan Shaho washegari aka koma kauyen Nasarawar Zurmi inda aka yi asarar mutane, rayuka, dukiya da abinci. Yanzu Mutane sun tsere da suka koma Zamfara
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari