Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne suk sace hadimin tsohon gwamnan jihat Kogi, Kabiru Onyene a ofishinsa da ke Okene jiya.
Mutanen Zamfara sun bayyana takaicin halin da 'yan bindiga su ka jefa su. Sun fadi yadda aka sace sama da mutum 20 daga kauyen sannan sun ki karbar N3m na fansa.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari kauyen Kakidawa a karamar hukumar Maradun a Zamfara, sun kai harin cikin dare sun sace mata da yara 43.
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji, yan sanda, yan banda sun hada kai wajen gwabzawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Kebbi. Sun ceto mutane 36.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Taraba kan dira kan wasu 'yan bindiga da suka sace mutane. Sun kubutar da mutanen da miyagun suka sace.
Yan sanda sun kai farmaki a jihohi inda aka ceto mutane sama da 30. An ceto mutane 20 a Katsina tare da kama shugaban masu garkuwa Idris Alhaji Jaoji.
Ana fargabar 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata sabuwar amarya da kawayenta hudu a jihar Sokoto. An ce 'yan bindigar masu biyayya ne ga Bello Turji.
yan sanda a jihar Akwa Ibom sun kashe yan bindiga uku cikin wadanda suka sace daraktan ma'aikatar shari'a suka daure shi a cikin wani rami da 'yar uwarsa.
Yan sanda a Katsina sun kama wani rikakken dan damfara da ke satar ATM yana cire kudin mutane. An kama matashin da ya sace matar aure a jihar Katsina.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari