Manyan Labarai A Yau
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta dakatar da shugaban kwamitin amintattu (BoT), Sanata Adolphus Wabara. Jam'iyyar ta fadi laifukan da ake zarginsa da su.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa ba shi da wata alaƙa ta musamman a jarumar shirin BBN, Nengi Hampson, ya musanta raɗe-raɗin ya mata ciki.
Kamfanin sadarwa na MTN ya fara aiwatar da karin kaso 50% kan kudin data. Kamfanin na MTN ya kara farashi kan yadda yake siyarwa 'ƴan Najeriya data.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya bayyana cewa domin magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, sojojin Najeriya na bukatar fiye da makamai.
Majalisar wakilai ta nuna damuwa kan halin rashin tsaro da ake fama da shi a wasu yankunan jihar Borno. Ta bukaci gwamnatin tarayya ta tura karin jami'an tsaro.
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci ministan sadarwada hukumar NCC su dakatar da shirin ƙarin kudin kira da sayen data, ta ce akwai bukatar inganta sabis.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya gargadi mukarraban gwamnatinsa. Ya gaya musu cewa dole ne su zage damtse domin kujerunsu ba su da tabbas.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan dalilinsa na ziyartar Olusegun Obasanjo a Abeokuta. 'Yan siyasan biyu sun tattauna.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi sababbin nade-nade a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada sababbin kwamishinoni da za su yi aiki a gwamnatinsa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari