Manyan Labarai A Yau
Gwamnonin jam'iyyar PDP mai adawa Najeriya sun cimma matsaya kan babban taron da za a yi na kasa. Sun gargadi masu son kawo cikas ga babban taron.
Dakarun sojoji Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Lakjrawa yayon wani artabu a jihar Sokoto. Sojojin sun kuma kwato makamai da babura a hannunsu.
Kungiyar APC North Central Forum ta ba da shawara ga shugaban kasa Bola Ahmed kan batun sauya Kashim Shettima gabanin zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun kubutar da mutanen da aka yi garkuwa da su.
An fara fafutukar neman kujerar sarkin Ijebu da ke jihar Ogun bayan rasuwar Mai Martaba Oba Sikiru, kawo yanzu mutane 17 sun nuna sha'awar hawa karagar mulki.
Gwamnatin jihar Katsina ta bukaci mutanen jihar da su fito domin yin rajistar katin zabe. Ta nuna cewa hakan na da muhimmanci don tunkarar zaben 2027.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta yi martani kan zargin da Sanata Datti Baba-Ahmed, ya yi kan cewa tana yaudarar 'yan Najeriya. Ta bukaci ya shigo cikinta.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da kwamitin da zai sa ido tarw da wayar da kan jama'a kan muhimmancin mallakar katin zabe, yana son a samu 10m.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) reshen jihar Kano, sun samu nasarae cafke wani matasa da ake zargin mai safarar kwayoyi ne.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari