Manyan Labarai A Yau
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya bayyana cewa dole ne Amurka ta nemi iznin Najeriya kafin daukar matakin sojoji a kasar nan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sakon ta'aziyya da addu'o'in neman rahama bisa rasuwar Durbin Kano, Muhammad Lawan Koguna, ya ce an yi rashi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan bindiga yayin wani artabun da suka yi a jihar Kano. Sojojin sun kuma kwata kayayyaki.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya yi martani mai kaushi kan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, saboda barazanarsa ga Najeriya.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu babbar matsala, biyo bayan zargin da ake yi na yi wa Kiristoci kisan kare dangi.
Jam'iyyar PDP ta tsinci kanta cikin rikici bayan ta dare biyu. Bangarorin biyu sun shirya karbe iko da hedkwatar jam'iyyar da ke babban birnin tarayya Abuja.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taba yi wa shugaban Amurka, Donald Trump, bayani gamsashshe kan zargin yi wa Kiristoci kisan gilla a Najeriya.
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya nemi wa'adin mulki karo na biyu a zaben 2027.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi watsi da kiran da suke yi na shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi murabus daga mukaminsa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari