Kananan hukumomin Najeriya
Kungiyar kananan hukumomin Najeriya (ALGON) ta ce kananan hukumomin kasar nan ba za su iya biyan mafi karancin albashin da kungiyar kwadago ke nema ba.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya maka gwamnoni 36 a kotu kan ƴancin ƙananan hukumomi, kotun ta tanadi hukunci kan shari'ar a yau Alhamis 13 ga watan Yuni.
A yau Alhamis kotun koli za ta cigaba da sauraron karar da gwamnatin tarayya ta shihgar da gwamnonin jihohi 36 kan yancin kananan hukumomi a Najeriya.
Kotun Majistare da ke birnin Osogbo a jihar Osun ta daure tsohon shugaban karamar hukuma, Mista Tajudden Babatunde shekaru hudu a gidan gyaran hali.
Kungiyar Rivers Development Foundation (RiDeF) ta ba Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara shawarar bincikar shugabannin ƙananan hukumomi masu barin gado.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Enugu, wasu ‘yan bindiga sun yi ajalin wani dan takarar PDP a karamar hukuma, Hon. Ejike Ugwueze.
Yayin da gwamnatin tarayya ta ja daga da gwamnatocin jihohi kan bawa ƙananan hukumomi 'yancin gashin kai, kungiyar ma'aikatan ƙananan hukumomi ta yi zanga zanga.
Hakimai da sauran dagatai daga kauyukansu da kuma shugabannin riko na kananan hukumomi 44 sun kai caffan ban girma ne ga Sarkin a yau Juma'a a fadarsa.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci shugabannin kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) da su tuntubi gwamnonin 36 kan batun ba kananan hukumomi 'yanci.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari