Kananan hukumomin Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci shugabannin kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) da su tuntubi gwamnonin 36 kan batun ba kananan hukumomi 'yanci.
Kotun Koli ta umarci duka gwamnoni 36 da su yi martani kan zarginsu da Gwamnatin Tarayya ke yi game da dakile ƴancin ƙananan hukumomi 774 a fadin ƙasar.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da sauya taken Najeriya, hukumar wayar da kan jama'a ta NOA ta bukaci jami'anta su haddace sabon taken cikin kwanaki uku.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya sallami dukkan shugabannin ƙananan hukumomi 16 a jihar yayin da ake shirin gudanar da zabe a watan Satumba.
Wata gobara da ta tashi da tsakar daren Lahadi ta kone dukkanin kayan dake kasuar Boda dake garin Gaya a karamar hukumar Gaya dake jihar Kano. Har yanzu ana jimami
A ci gaban dambarwar dake tsakanin Nyesom Wike da Gwamnan jihar Ribas na yanzu Siminalayi Fubara, shugabannin kananan hukumomi sun shiga gagarumar matsala
Gwamnatocin mataki uku a Najeriya sun samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga asusun tarayya a 2023 sakamakon cire tallafin man fetur da Bola Tinubu ya yi a watan Mayu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sunayen ‘yan kwamitin riko 17 na kowace karamar hukumar jihar ga majalisar dokokin jihar domin tantancewa.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Usman Ododo, ya kori wani shugaban riko na karamar hukumar Ofu. Gwamnan ya kori shugaban ne bisa zargin cin hanci da rashawa.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari