Jihar Legas
An shiga jimami kan rasuwar Farfesa Oladele Orimoogunje na jami'ar jihar Legas (UNILAG). Shugabannin jami'ar su ne suka sanar da rasuwar Farfesan a hukumance.
Sanata mai wakiltar Ogun ta yamma a majalisar dattawa, Sanata Solomon Adeola, ya zargi wasu jami'an soji da halaka babban hadiminsa a jihar Legas ranar Asabar.
Lagos na cikin birni da aka bayyana shine na hudu da a africa da masu kudi suka fi rayuwa a cikinsa, wanda aka kiyasata akwa miloniya wanda yawansu ya kai 6,000
'Yan addinin gargajiya a Najeriya sun samu ranar hutu a wannan shekarar, inda aka ware musu rana ta musamman domin su huta, an kawo jihohin da suka yi hakan.
Shugaba Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da ya nada ciki har da Abubakar Momoh daga jihar Edo, akwai abubuwa 10 da ba ku sani ba game da ministan matasa.
Rahotanni dake fitowa yau Juma'a 17 ga watan Agusta sun tabbbatar cewa mahaifiyar fitaccen mawakin Najeriya, Ayodeji Balogun wanda aka fi sani da Wizkid ta rasu
Hukumar Kwastam a jihar Legas ta kama wasu mutane dauke da busassun mazakutan jakuna da kuma kayoyin kifi na fiye da Naira biliyan daya, ta gargadi jama'a.
Wani matashi mai suna Mubarak Kajola ɗan kimanin shekaru 28 ya gurfana a gaban wata kotun Majistare da ke zamanta a Ikeja da ke birnin Legas bisa zargin da.
Dukiyar attajiran da ya fi kowa kuɗi a Afirika ta yi ƙasa. Dangote ya yi asarar N36bn a dukiyarsa wanda hakan ya sanya ya fice daga jerin attajiran duniya 100.
Jihar Legas
Samu kari