Lafiya Uwar Jiki
Gawurtaccen Lauya Femi Falana SAN ya ce saboda asibitocin Najeriya sun koma wajen ajiye gawa shiyasa Buhari ya ke zuwa ketare domin ganin Likita.
Kamar yadda ya ce, barkewar cutar Coronavirus din a kasar China ta dame shi kuma yana tsoron cewa cutar za ta iya sauka a kasar Ghana. A don haka ne ya yanke shawarar kirkiro man warakan don yakar cutar. Ya ce za a shafa man a duk
Wasu manema labarai sun kira lambar tsohon ministan domin neman karin bayani daga gare shi amma bai samu damar amsa kiransu ba. Dalung, tsohon ministan Buhari daga jihar Filato, bai samu damar koma wa kan kujerarsa ta minista ba
Citta na daya daga cikin sinadarenn da a koda yaushe ake iya samunsu tare da sarrafa su. Hakazalika ana iya samunta a kowanne lokacin shekara. Amma kuma abun mamaki ne yadda ba mu dauke ta da wani muhimmanci ba duk da tana da matu
Da aka tuntubi kakakin rundunar 'yan sandan jihar Benuwe, DSP Catherine Anene, ta tabbatar da faruwar lamarin, sai dai, ta ce matar da mutu tun kafin matashin mai suna Dominic ya taba ta. Catherine ta bayyana cewa matashin yana
Kamar yadda muke ta samun labarai, annobar zazzabin Lassa wacce ake samu daga jikin bera na ci gaba da yaduwa a wasu sassan kasar nan. Harma an samu rahoton mace-macen mutane da dama.
Anthony Etim likita ne a jihar Jigawa da ke aiki da Doctors without Borders. An gano cewa ya harbu da cutar zazzabin Lassa bayan ziyarar da ya kai sansanin 'yan gudun hijira da ke Borno. A yayin tabbatar da wannan cigaban ga jarid
Cibiyar kula da barkewar cutuka ta Najeriya (NDDC) ta bayyana ce an samu mace-macen mutane 29 da kuma wasu 195 da aka samu da cutar zazzabin Lassa a fadin jihohi 11 na kasar nan.Daraktan cibiyar, Dr Chikwe Ihekweazu ya bayyana ha
Ned Nwoko, tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar jihar Delta ta Arewa a majalisar wakilai, ya ce ya shirya tsaf da matuka jirgin da zasu yi wa Najeriya feshi gabadaya. A yayin zantawa da manema labarai a ranar Litinin a filin
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari