Lafiya Uwar Jiki
Shugaban Majalisar Tarayya Ahmad Lawan ya koka da shirin da aka yi wa Coronavirus bayan ga halin da asibitin UNIABUJA ya ke, ya ce akwai sauran aiki wajen yakar Annobar Coronavirus.
Wani farfesa dan Najeriya mai suna Farfesa Maduike Ezeibe ya sanar da cewa ya samo maganin cutar Coronavirus da zazzabin Lassa. Farfesan a fannin 'Virology' a jami'ar Michael Okpara ta aikin noma da ke Umudike, ya taba ikirarin sa
Hukumar kiwon lafiya ta duniya, WHO ta bayyana cewa wani babban jami’i dake ofishinta na kasar Iran ya kamu da annobar cutar nan mai suna Coronavirus – Covid-19 da ta addabi al’ummomin duniya gaba daya.
Karamin Ministan kiwon lafiya na Najeriya, Adeleke Mamora ya fadi sirrin maganin Coronavirus. Ministan ya ce Jama’a su rika wanke hannunsu da ruwa da sabulu bini-bini.
Soyoye ya bayyana hakan ne a harabar kamfanin yayin wata ziyarar gani da ido da jami'an cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya (NCDC) da na hukumar lafiya ta duniya (WHO) suka kai masana'antar. Darektan ya shaidawa tawagar
Biyo bayan gano mai dauke da muguwar cuta ta Coronavirus a Najeriya tare da kebance mai cutar a asibitin Yaba da ke Legas, wani ma'aikacin Lafiya a ranar Juma'a ya ce mara lafiyan ya fusata kuma ya yi yunkurin guduwa...
A yadda sanarwar ta nuna, cutar ta shafi wani dan kasar Italiya ne wanda yake aiki a Najeriya, wanda ya dawo daga birnin Milan ya shigo Legas a ranar 25 ga watan Fabrairu...
Wani mutum da ake zargi da amfani da maganin karin kuzari ya mutu a wani otal da ke Onitsha a jihar Anambra. Kamar yadda rahoton ya bayyana, mutumin ya isa dakin otal din a Onitsha tare da wata budurwa amma sai budurwar ta fito ta
Wani Mutum ya kuma kamuwa da cutar zazzabin Lassa a Kaduna a Arewacin Najeriya. Yanzu haka Jihar Kaduna ta na wayar da kan jama’a game da cutar.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari