Lafiya Uwar Jiki
A jiya NMA ta sanar da cewa wani Babban Malamin asibiti ya rasa ransa wajen ceto ran wanda ya kamu da cutar. Likitan ya kamu da COVID-19 a wajen maras lafiya.
Ma'aikatar lafiya a jihar Kano ta sanar da mutuwar mutum na farko da aka tabbatar da cewa ya na dauke da kwayar cutar covid-19. Ma'aikatar lafiyar ta sanar da
Bisa la'akari da yanayin fama da annobar cutar covid-19 da ake ciki, jaridar ta zargi Buratai da sabawa umarnin hukuma na nesanta da saka takunkumi domin rufe
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da sallamar karin wasu mutane 6 da suka samu warkewa daga cutar covid-19, kamar yadda gwamnan jihar, Babajide Sanwoolu, ya sanar
Kwamitin tilasta biyayya ga umarni zama a gida da hana taron jama'a a Abuja ya kama wani shugaban al'ummar Musulmi da ya sabawa matakin da hukuma ta dauka domin
Manyan jami'an gwamnatin da aka kama sune; Alhaji Suleman Agyo, shugaban karamar hukumar Lafiya ta kudu da Mukhtar Wakeel, mukaddashin rijitara a kwalejin kimiy
Direbobi ne suka fito daga motocinsu tare da kai wa 'yan sandan hari a daidai wani shingen kan hanya domin binciken ababen hawa. Lamarin ya faru ne a unguwar Pa
Mutane 10 daga cikin 100, 000 da su ka mutu daga Coronavirus sun fito daga Najeriya. Alkaluman NDCS sun nuna Mutane 10 sun mutu a sanadiyyar COVID-19 a yanzu.
A cikin wata sanarwa da shugaba Buhari da kansa ya wallafa a shafinsa na Tuwita, ya bayyana cewa ya na matukar godiya ga kwamitin bisa jajircewarsa a kan aikin
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari