Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun janye daga kauyen Okuama na karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta bayan sun kwashe kwanaki masu yawa a cikinsa.
A wani sojan Najeriya ya bayyana rashin kayan aiki na zamani, rashin wadatattun ma'aikata da rashin walwala a matsayin manyan matsalolinsu wajen yakar yan ta'adda.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba kan 'yan ta'adda a jihohin Ƙaduna da Borno. Sojojin sun yi nasarar ceto mutanen da aka sace.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan ta'adda a jihar Benue bayan sun yi musayar wuta. Jami'an tsaron sun kubutar da mutum biyu.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan wani rahoto da ake yadawa na cewa tana tattaunawa da Amurka da Faransa kan kafa sansanonin sojinsu bayan barin yankin Sahel.
Mazauna unguwar Gwagwarwa dake jihar Kano sun zargi wani sojan Sama, Aminu Oga da kashe matashi mai shekaru 23, Yusuf Shu'aibu.Sun nemi hukumomi su bi musu hakkinsu.
Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda tare da halaka wasu da dama a hare-haren da suka kai Borno, Neja da yankin Niger-Delta.
Gwamnan jihar Katsina Umar Dikko Radda ya zargi wasu daga cikin jami'an gwamnati, da jami'an gwamnati sun mayar da satar mutane kasuwanci mai gwani.
Rundunar sojin Najeriya ta fara dibar sabbin sojoji masu kwalin sakandare domin inganta rundunar yayin da rashin tsaro ke kara kamari a fadin kasar baki daya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari