Labaran Duniya
Kasashen Burkina Faso da Mali su na goyon bayan kifar da mulkin farar hula a Jamhuriyyar Nijar. Hakan yana zuwa ne bayan Janar Abdourahamane Tiani ya yi juyi
Wata ƴar Najeriya mai dubara ta koma tallar ruwan roba bayan ta yi hijira xuwa nahiyar Turai. Masu amfani da yanar gizo sun yi sharhi sosai akan bidiyonta.
Za a ji Amurka ta jinjinawa Najeriya, tana marawa ECOWAS baya. Matsayarta bayan juyin mulki ita ce zababbiyar gwamnati ta koma mulki a kasar jamhuriyyar Nijar.
Sojojin da suka hamɓarar da gwamnatin farar hula a jamhuriyar Nijar sun yi fatali da kiran da ƙungiyar ECOWAS ta yi na su bar kan madafun iko da sakin Bazoum.
Ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) na shirin amfani da ƙarfin tuwo kan sojojin Jamhuriyar Nijar domim dawo da mulkin farar hula a ƙasar.
Al'ummar Jamhuriyar Nijar yanzu sun samu kansu a ƙarƙashin mulkin soja, biyo bayan hamɓarar da gwamnatin Shugaba Bazoum da sojoji suka yi a ƙasar ta Nijar.
An rahoto cewa dakarun tsaron fadar shugaban kasa sun tsare Shugaban kasa Mohamed Bazoum na jumhuriyar Nijar bisa umurnin sojoji bayan tattaunawarsu ta wargaje.
A yanzu Attajirin nan, Gabriele Volpi da yaransa su na ta rigima a kotu tun da aurensa ya mutu da mahaifiyarsu a shekarar 2017, ana ta shari'a kan kadarori.
Rahotanni sun tabbatar da cewa basarake, Esogban na Benin, Chief David Edebiri ya riga mu gidan gaskiya a Asibitin kuɗi bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Labaran Duniya
Samu kari