Kwara
Domin rage radadi ga dalibai, gwamnatin jihar Kwara za ta yi jigilar daliban jihar zuwa jihohin ketare da suke karatu a fadin Najeriya inji wata sanarwa da muka
Mata 16 suka samu kujerar Mai taimakawa Gwamna a harkar SDG a Kwara. Mata ke rike da 56.25% na kujerun Kwamishinoni da 50% na mukamain Sakatarorin din-din-din
Jam'iyyar APC ta rasa daruruwan mambobinta a gudunmar Adewole a karamar hukumar Ilorin ta yamma a jihar Kwara, sun sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP mai adawa.
Yan bindiga sun sace wani babban jami'in dan sanda mai suna Abdulmumini Yusuf a daren ranar Talata a garin Ogidi a karamar hukumar Ilori ta Yamma a Jihar Kwara.
Dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP, Alhaji Abdullahi Shuaib Yaman, ya ce idan aka yi la'akari da abin da ta yi tsawon shekaru 3 a Kwara, jam'iyyar APC ta kori
Wasu tsagerun yan bindiga sun shiga har cikin gida, sun kashe wani malamin addinin Musulunci, Alfa Tunde Aribidesi, sun kuma yi garkuwa da manyan yaransa biyu.
Mamakon ruwa ya yi awon gaba da motar wani shahararren Malamin Islama, Sheikh Abdulganiyu Nuraini, tare da ɗalibansa biyu, duk Allah ya musu rasuwa ranar Asabar
Wani matashi mai suna Abubakar Abubakar ya bindiga kaninsa mai suna Yusuf Abubakar mai shekaru 12 har lahira yayin da yake gwada aikin layar maganin bindigarsa.
A yayin bincike, jami'an rundunar yan sanda a jihar Kwara sun gano gawar wata mata da aka binne a ofishin Dr Abbass Adeyemi, shugaban babban asibitin Kiama.
Kwara
Samu kari