Kwara
Tsakanin Mayun 2011 da 2019, Abdulfatah Ahmed ne ya rike kujerar gwamna a jihar Kwara. Naira biliyan 11.9 ake zargin sun bace daga asusun jihar Kwara a lokacin.
An tsinta gawar Malete Tobiloba Daniel tare da wata da ake zargin budurwarsa ce mai suna Arewa Abayomi duk daliban jami'ar jihar Kwara a dakin kwanan Daniel.
Malamin jami'ar jihar Kwara da ake kira KWASU, Malete, Idris Oladimeji Yahyah, ya rasa rayuwarsa a haɗarin mota awanni bayan kammala tsaron jarabawa ran Alhamis
Jami'an yan sanda sama da dubu ɗaya sun gudanar da zanga-zangar nuna fushin su kan rike musu hakkokin su na wata-wata da gwamnatin Kwara ta yi tsawon watanni.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta ce ta ceto mutum hudu daga cikin mutane shida da aka sace a babbar hanyar Obbo-Ile da Osi a jihar Kwara da ke Najeriya.
Wasu miyagun yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa ne sun tattara matafiya shida sun yi awon gaba da su a Kwara, yan sanda sun ce tuni suka ceto hudu.
Akalla mutane hudu ne suka mutu a wata arangama tsakanin dilolin shanu da yan kungiyar kabilar yarbawa na OPC a Ajase dake karamar hukumar Irepodun ta Kwara.
Tsohon Ministan Wasanni da Cigaba Matasa, Bolaji Abdullahi, a ranar Laraba ya bukaci yan Najeriya su fatattaki jam'iyyar APC a zaben 2023, yana mai cewa jam'iyy
An fara sauraron shari'ar Basaraken Samora a jihar Kwara, wanda ya haɗa wasu mutane biyar da makamai masu haɗari suka farmaki fadar wani basarken gargajiya.
Kwara
Samu kari