Kwara
A ranar 18 ga watan Maris ne aka yi zabukan gwamna a wasu jihohin Najeriya. A wanna shafin za mu rika kawo sakamako daga gunduma da kananan hukumomin Kwara.
Yayin da kowace jam'iyya ke shirin zuwan zaben gwamnoni da mambobin majalisar dokoki, jam'uyyar Labour Party a Kwara ta tsinci kanta cikin kakanikayi da rudani.
Gabannin zaben gwamna da yan majalisar jiha na ranar 11 ga watan Maris, Gbemi Saraki, karamar ministar ma’adinai ta karyata batun sauya sheka daga APC zuwa PDP.
Yayin da zaben gwamnoni ke kara kusantowa, malaman addinin Musulunci sun gudanar da taron Addu'a na musamman domin rokon Allaha ya ba gwamnan Kwara nasara.
Likitocin babban asibitin Ilorin a jihar Kwara sun ajiye aiki na kwana biyu saboda dukan abokin aikinsu da wani jami'in dan sanda ya yi bayan ya duba matarsa.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe zaɓen kujerun sanatocin jihar Kwara. Jam'iyyar ta samu wannan nasarar ne bayan ta doke sauran jam'iyyun.
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, jam'iyyar APC mai mulki ta samu karuwa ta sabbin mambobi a jihar Kwara. Masu sauya shekar sun hada da mata.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, LP, ya bukaci yan Najeriya su karbi kudi idan APC da PDP sun basu amma duk da hakan zabi jam'iyyar LP
Yayin da zaben 2023 ke karatowa, an kama wasu 'yan kasashen waje dauke da katin zaben Najeriya. An ce an kama katukan ne a jihar Kwara da ke Kudu maso Yamma.
Kwara
Samu kari