Kwankwasiyya
Yayin da ake dakon ranar yanke hukunci a kotun koli kam zaben Kano, magoya bayan NNPP sum koma.ga Allah, sun yi taron addu'a da rokon Allah ya ba Abba nasara.
Jigon jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi ya bayyana Gwamna Abba Kabir a matsayin wanda ya daga darajar jami'yyar inda ya ce gwamnan ya shiga zukatan mutanen jihar.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Fagge, ya ba dalibai 512 daga makarantun jami'a da na sakandire tallafin miliyoyin naira. Zai kuma gina firamare.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sha ruwan yabo daga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Shugaban ya taya gwamnan murnar cika shekara 61 da haihuwa.
Kungiyar yan kasuwa da masu shaguna a masallacin Idi na jihar Kano sun shigar da korafi kan Gwamna Abba da Kwankwaso a wurin kwamishin yan sandan jihar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan jita-jitar da yake yaduwa kan cewa ya kori sakataren gwamnatin jihar (SSG), Abdullahi Baffa Bichi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi kira ga masu hannu da shuni na jihar da su zo a hada hannu da su wajen gudanar da ayyukan cigaba a jihar.
Wani fitaccen malamin addinin kirista, Joshua Iginla, ya yi hasashen cewa idan Gwamna Abba Kabir Yusuf bai yi da gaske ba to zai rasa kujerarsa a kotun koli.
Babbar Kotun Tarayya ta umarci Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya gurfana a gabanta nan da mako daya don jin bahasi daga gare shi kan karar da aka shigar da shi.
Kwankwasiyya
Samu kari