Kiwon Lafiya
Mutane da dama a wurin bikin ranar masoya da Kungiyar Ma'aikatan Jihar Osun ta shirya a ranar Laraba sun samu kyautan kororon roba daga jami'an Ma'aikatan Jihar Lafi
Ma'aikatan jinya na kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma ta kasa, reshen birnin tarayya Abuja, sun fito zanga-zanga domin nuna adawa da dokar hukumar NMCN.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Umar Bago ta bada umarnin ɗaukar sabbin ma'aikatan lafiya 1000 domin cike giɓin da ke akwai a fannin.
Bayanai da suka fito daga fadar gidan sarautar Ingila sun nuna cewa Sarki Charles ya kamu da cutar daji. An gano hakan ne yayin masa maganin matsalar mafitsara.
Yayin da ake ci gaba da kiraye-kirayen tube Sarkin Kano, Ado Bayero, Sarkin zai kaddamar da aikin bude sabon asibitin kungiyar Musulunci ta Ahmadiyya Muslim Jama’at.
Akalla yara 10 ne suka samu munanan raunuka bayan wani abin fashewa ya jikkata yaran a kauyen Kidandan da ke karamar hukumar Giwa a jihar Kaduna.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da wasu manyan kudurori uku da za su kawo sauyi a bangaren lafiya a kasar da kuma rage farashin tsadar magani.
A wani abu kamar almara, wasu 'yan daba sun farmaki asibitin Ekiti kuma sun yi awon gaba da wata gawa. Lamarin ya faru a ranar Litinin, inda suka lalata kayayyaki.
Bankin IsDB da asusun LLF karkashin shirin KSADP za su gina manyan cibiyoyin tara madara guda 60 a fadin jihar Kano. Za a kashe N4bn wajen yin aikin.
Kiwon Lafiya
Samu kari